Mawallafi Dr. Abd Ar-Rahman bin Abd Al-Kareem Ash-Sheha د. عبد الرحمن بن عبد الكريم الشيحة



Yüklə 277,39 Kb.
səhifə17/44
tarix07.01.2022
ölçüsü277,39 Kb.
#80427
1   ...   13   14   15   16   17   18   19   20   ...   44
MAZAUNIN ADAM DA HAUWA'U:

Mazauninsu ya kasance a Aljannah ne kafin a fitar dasu daga gareta, bayan sabon Adam a.s l, Allah madaukaki yace: “Ka tuna sanda mukacewa Mala'iku: ‘kuyi sujada ga Adamu' sai sukayi sujada, face Iblis wanda yaqi (116) Sai mukace, Yaa kai Adamu lallai wannan maqiyinka ne da matarka, don haka kada ya fitar dakai daga Aljannah sai ka tabe (117) Lallai acikinta an baka bazakai yinwa ba kuma bazakai tsiraici ba (118) kuma bazakai qishirwa ba ba kuma zaka wahala ba (119) Sai shaidan yasanya masa waswasi yace yaa Adamu, shin in nuna maka bishiyar dauwama da mulkinda bai lalacewa (120) Sai sukaci daga gareta (bishiyar) sai tsiraicinsu ya baiyana garesu, sai suka gudu suna rufesu da ganyayyakin Aljannah, sai Adamu ya sabawa Ubangijinsa sai ya lalace (121) Sai Ubangijinsa ya zabeshi sai ya karbi tubarsa kuma ya shiryar dashi (122) Sai yace ku fita daga cikinta gaba dayanku, sashinku na qiyayya ga sashi, idan har shiriya tazo muku daga gareni, duk wanda yabi shiriyata bazai bata ba kuma bazai tabe ba (123) Wanda duk kuwa ya juya baya ga ambatona, to lallai yanada rayuwar qunci kuma zamu tasheshi ranar qiyamah yana makaho 124)


Yüklə 277,39 Kb.

Dostları ilə paylaş:
1   ...   13   14   15   16   17   18   19   20   ...   44




Verilənlər bazası müəlliflik hüququ ilə müdafiə olunur ©muhaz.org 2024
rəhbərliyinə müraciət

gir | qeydiyyatdan keç
    Ana səhifə


yükləyin