Mawallafi Dr. Abd Ar-Rahman bin Abd Al-Kareem Ash-Sheha د. عبد الرحمن بن عبد الكريم الشيحة



Yüklə 277,39 Kb.
səhifə7/44
tarix07.01.2022
ölçüsü277,39 Kb.
#80427
1   2   3   4   5   6   7   8   9   10   ...   44
LAFIYAYYEN HANKALI: lallai rai ta dan adam an halicceta ne akan sani da kuma jin wani abu a jiki domin cewa akwai Allah da kuma sanin cewa shine mahaliccin komai shine abinda mallamai suke kira asalin halittar addini, Allah yana cewa: ka tsayar da fuskarka akan addinin Allah da bin gaskiya, asalin halittar Allah wadda akanta yayi mutane, ba abinda zai canza wannan halitta ta Allah, wannan shine addini tsayayye amman wasu da yawa cikin mutane basu sani ba, suratur room aya ta 30.

Manzan Allah yana cewa: ba wani abinda haihuwa face ana haifanshine akan asalin addini saidai iyayanshi ya yahudantar dashi, ko su nasarantar dashi, ko su majusantar dashi, Kaman yadda dabba take haihuwar jariri mai cikakkiyar halitta, shin zakuyi tinanin yana da nakasa? sai abu hurairah ya karanta ayar ta 30 cikin suratu room, bukhari da muslim suka ruwaitoshi.


Yüklə 277,39 Kb.

Dostları ilə paylaş:
1   2   3   4   5   6   7   8   9   10   ...   44




Verilənlər bazası müəlliflik hüququ ilə müdafiə olunur ©muhaz.org 2024
rəhbərliyinə müraciət

gir | qeydiyyatdan keç
    Ana səhifə


yükləyin