Mawallafi Dr. Abd Ar-Rahman bin Abd Al-Kareem Ash-Sheha د. عبد الرحمن بن عبد الكريم الشيحة



Yüklə 277,39 Kb.
səhifə34/44
tarix07.01.2022
ölçüsü277,39 Kb.
#80427
1   ...   30   31   32   33   34   35   36   37   ...   44
IMANI DA TARON ALQIYAMA allah yana cewa: lallai ranar rarrabewa ta kasance abun qayyadewa lokaci." suratul naba'i aya ta 17.

IMANI DA BIJIROWA allah yana cewa: " kuma a gitta su ga ubangijinka, suna sahu guda (muce musu) lallai kunzo mana kamar yadda muka halitta ku a farkon lokaci, bari da kun riya cewa bazamu sanya muku wani lojacin ha'duwa ba." suratul kahfi aya ta 48.

DA YIN IMANI DA TAMBAYA allah yana cewa: " kuma ku tsayar dasu lallai su wa'danda ake yiwa tambaya ne.* me ya same ku, ku baku taimakon juna? * bari dai su yau masu sallamawa ne." suratul saffat aya ta 24,25-26.

imani da shaidar da ga'bbai zasu bada, allah yana cewa: " har idan sunje mata, sai jinsu da ganinsu da fatunsu, suyi shaida akansu game da abunda suka kasance suna aikatawa.* kuma suka cewa fatunsu, don me kuka yi shaida akanmu? suka ce, allah wanda ke sanya ko wani abu yayi furuci, shine ya sanya mu, muyi furuci kuma shine ya halitta ku,can da farko kuma zuwa gare shi ake mayar daku.* baku kasance kuna sani ba a 'boye cewa jinku zai yi shaida akanku, kuma ganinku zai yi kuma fatunku zaiyi, kuma amma kunyi zaton cewa allah bai san abubuwa masu yawa daga abunda kuke aikatawa ba." suratul fussilat aya ta 20,21-22.


Yüklə 277,39 Kb.

Dostları ilə paylaş:
1   ...   30   31   32   33   34   35   36   37   ...   44




Verilənlər bazası müəlliflik hüququ ilə müdafiə olunur ©muhaz.org 2024
rəhbərliyinə müraciət

gir | qeydiyyatdan keç
    Ana səhifə


yükləyin